Advertisement
Labaran Hausa

Allah Sarki: Saurari wani bayanin sirri da Murja Kunya tayi bayan kamata da aka yi

Allah Sarki: Saurari wani bayanin sirri da Murja Kunya tayi bayan kamata da aka yi

Yanzu haka dai fitacciyar yar tiktok murja Ibrahim kunya tana gidan gyran hali akan bidiyo da take yi a manhajar Tiktok da akwai zage zage da kuma kalamai wadanda basu dace ba tana furtawa a matsayinta na ya mace musulmi kuma bahaushiya.

Domin kuwa al’adar malam bahaushe Akwai kunya da kamunkai musamman ga ya mace shafin hausamini ya tattaro mana wasu bayyanai da ke cikin faifan bidiyo.

Allah Sarki! Abin Tausayi, Cikin Kuka, Jawabin Murja Ibrahim kafin A Daure Ta Abin Da Yasa Ta Zargi Me Wushirya Da Najamu, Murja Ibrahim Din Shahararriyar Yar Tiktok Ta Fashe Da Kuka. Kan Cin Amanar Da Babban Abokinta Da Kuma Qawarta Su Mata.

Zuwa Yanzun Dai Murja An Turata Gidan Gyara Hali, Inda Ake Zarginta Da Qazafi Da Tayiwa Idris Mai Wushirya Tare Da Aisha Najamu.

Ga bidiyon a kasa domin ku kalla.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button