Advertisement
Labaran Hausa

An Kaddamar Da Mace Da Tafi Kowace Mace Kyau A Nijeriya A Gasar Sarauniyar Ta Shekarar 2022 A Nijeriya

An Kaddamar Da Mace Da Tafi Kowace Mace Kyau A Nijeriya A Gasar Sarauniyar Ta Shekarar 2022 A Nijeriya

Yanzunan Muka Sami Labarin Yadda Aka Kaddamar Da Wata Matashi Yar Jihar Abia A Matsayin Mace Mafi Kyau A Nijeriya Kamar Yadda Shafin Idon Mikiya Suka Wallafa

Wanna Ita Ce Wacce Tafi Kowacce Mace Kyau A Nijeriya (Sarauniyar Kyau Ta 2022)

Ada Eme kenan, ƴar jihar Abia, wacce ta lashe gasar Sarauniyar kyau ta Nijeriya ta 2022 (MBGN), wadda aka yi a jihar Legas ranar Juma’a, kamfanin Silverbird ke shirya gasar duk shekara.

Me za kuce?

Kalli Hotunan Matashiyar

Masu sauraranmu a Koda yaushe bayan Kun Kalli wannan Hotunan zamu so karben a sahen mu na tsokaci.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button