Advertisement
Labaran Hausa

Bidiyan Wata Yar TikTok Da Tayi Bayani Cewar Zata Fara Bidiyan Tsaraichinta Domin Yan Iskan Masoyanta

Bidiyan Wata Yar TikTok Da Tayi Bayani Cewar Zata Fara Bidiyan Tsaraichinta Domin Yan Iskan Masoyanta

Wata Wallafa Da Muka Samu Daga Shafin Garkuwan Arewa Shine Ta Yadda Wata Yar TikTok Ke Yiwa Masoyanta Yan Iska Albishir Da Cewar Zata Fara Yi Musu Bidiyan Tsaraichi Domin Burgewa

Garkuwan Arewa Ya Fara Da Cewar

‘MU KULA SOSAI

Bidiyo na wata yar iska a Tiktok tana Hausa radau a bakinta, tace wai zata fara yin bidiyo tsirara a TikTok

Da na kura mata ido sosai, sai na ga tayi kama da arnlya, sannan fuskarta babu annuri na Musulunci ko kadan, kuma naga tayi kama da irin mata karuwai wanda suka tsufa a karuwanci

To akwai yayan arn@ da ake haifansu cikin Hausawa suma arn@ne amma sun saje da hausawa, sai a kula da wadannan, tabbas suna cutar da mu

Sannan akwai ‘ya’yan da iyayensu karuwai ne suka haifesu a unguwanni na karuwai, suka tashi cikin karuwanci suka zo TikTok suna mana fitsara da rashin albarka, shiyasa basu da kunya basa jin magana, saboda ba’a haifesu ta hanyar aure ba

Gashi yanzu munzo lokacin da zasu fara yin bidiyo na tsirara a TikTok, to gaskiya duk wanda yake da ikon ya rufe Tiktok a Nigeria bai yi ba idan yayi wasa ba zai wanye da Allah lafiya ba a ranar Hisabi

Allah Ka isar mana’

Kalli Wallafawar Anan Kasa

Masu sauraranmu a Koda yaushe bayan Kun karanta wannan labarin zamu so karben a sahen mu na tsokaci.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button